• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda wata kungiya ta soki shirin dawo da Sanusi kan sarautar kano da majalisa keyi

aksam by aksam
February 9, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar Society For Peace Development and Education” ta bukaci majalisar dokokin jihar kano ta yi watsi da kiran da wata kungiya ta yi na rushe sabbin masarautun jihar kano guda hudu tare da dawo da Muhammad Sanusi ll kan karagar mulkin

Masarautun da zaa rushe sun hada da Gaya, Rano, Bichi da karaye tare da dawo da tsohon Sarkin Kano Muhammad Sanusi ll kan karagar mulkin Kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

SFPDE ta ce Kiran da waccan kungiya ke yi na rushe sabbin masarautun da dawo da Sanusi akwai siyasa a Cikin, don haka ta roki majalisar da tayi watsi da kiran.

” Sabbin masarautun jihar kano ba kirkirarsu akai ba, domin sun kasance tun kafin zuwa turawa Nigeria, kawai an farfado da martabar su ne, don cigaban al’umma yankunan”.

” Tun bayan farfado da martabar wadannan masarautun an sami cigaba ta fuskar Ilimi, Lafiya, da Ababen more rayuwa, da samar da aiyukan yi ga matasa da sauran al’umma, hakan tasa al’ummar yankunan Bichi, Gaya, Rano da Karaye suke kaunar masarautun su kan cigaban da suka samu”. Inji Wasikar kungiyar

Kungiyar mai dauke da sa hannun Sakataren kungiyar Sociaty for peace development and Education Murtala Musa Lisa, ta ce game da dawo da Muhammad Sanusi kan karagar mulkin Kano hakan ba abun da zai haifar illa rashin zaman lafiya a jihar kano baki daya.

” Kowa ya san abun da ya faru na tashin hankali da aka samu lokacin da aka nada Sanusi a Matsayin Sarkin Kano, don haka muke gani sake dawo da shi zai iya haifar da rashin zaman lafiya a jihar Kano baki daya”.

” Kuma ba haka kawai aka cire shi sai da aka same shi da laifuka daban-daban kuma aka jan kunnensa a hakan, kamar yadda akai masa lokacin da yake jagorantar Babban Bankin Nigeria”. A cewar Wasikar

Kungiyar ta ce ” ita waccen kungiya da ta ce a cire Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a dawo da Sanusi to da wanne laifi za’a yi amfani wani cire shi, tun da dai kowa yasani sarkin baya sanya kansa cikin duk wani ruɗani sabanin yadda Sanusi ya rika yi.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wasu Fusatattun Matasa A Jihar Kano Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana Kan Tsadar Rayuwa A Najeriya

Next Post

Gaskiya ta fito gameda shirin NNPCL na kara farashin Man fetur

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Trump ke fuskantar caccaka daga Lauyoyi a Amurka bayan korar shugabar hukumar lafiya ta ƙasar

Yadda Trump ke fuskantar caccaka daga Lauyoyi a Amurka bayan korar shugabar hukumar lafiya ta ƙasar

August 28, 2025
Zanga-zanga, masu ruwa da tsaki a jihar Katsina sun yi taron gaggawa

Zanga-zanga, masu ruwa da tsaki a jihar Katsina sun yi taron gaggawa

July 31, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media