• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rasha ta ɗauki Matakin Harbi kan Jiragen NATO a Duk Lokacin da Suka Gilma ta nahiyar Da take riƙe Da ita

aksam by aksam
January 14, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kremlin ta dau matakin da zai iya kawo rikici kai tsaye tsakanin manyan ƙasashen duniya. Shugaba Vladimir Putin ya bayar da umarni ga sojojin Rasha su harbo nan take duk wani jirgin NATO – musamman na Amurka, Birtaniya, da Jamus – da ya kuskura ya sauka ko shan mai a yankunan da Rasha ke iko da su, wanda ya hada da Yammacin Ukraine da iyakokin ta da ake jigilar kayayyaki.

A aikace, wannan umarni yana nufin “No Fly Zone” ko da gefe guda a kan kasashen Yamma.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Rasha na amfani da wannan hanya wajen dakile hanyoyin tallafi ga masu taimakawa ƙasar Ukraine, musamman ta hanyar kai hari ga jiragen ɗaukar kaya.

Shugabannin NATO yanzu suna cikin matsanancin zaɓi:

Dakatar da jiragen tallafi, su bar sojojin da suke bukatar kayan aiki a hannun masu tsayayya, ko
Ci gaba da ayyukan su da haɗarin kai tsaye zuwa rikici idan jirgin Amurka ya harba.

Wannan na iya bayyana tashin gaggawar B-52s na Amurka da aka gani a baya, alama ce ta cewa Washington na da bayanan sirri game da umarnin Rasha kuma ta tura jiragen bama-bamai a matsayin gargaɗi.

Yanzu duniya na kallon-kallo, inda kowanne gefen da ya ja baya zai iya fuskantar makami mai linzami da kariyar sama.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yanzu-yanzu Iran ta Dakatar da Diflomasiyya Tsakanin ta Amurka

Next Post

Jami’an tsaro a Amurka suna ci Gaba Da muzanta Masu zanga-zanga

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ahmad Hassan Ahmad Na Radiyo Najeriya Karama FM ‘Yarsa Hauwa’u Ta Yi Saukar Karatun Al’qur’ani Mai Girma

Ahmad Hassan Ahmad Na Radiyo Najeriya Karama FM ‘Yarsa Hauwa’u Ta Yi Saukar Karatun Al’qur’ani Mai Girma

January 12, 2026

Yanbindiga sun kashe babban Malami bayan hallaka mutane 30 a jihar Arewa

May 11, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media