• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar masu sana’ar wayoyin hanu ta Kano zata haɗa hannu da Gwamnatin Kano kan Muhimmin al’amari

Sy lawan by Sy lawan
September 19, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar masu hada hadar kasuwancin wayoyin hannu dake kasuwar bata ta jaddada aniyarta na hada hannu da ma’aikatar kasuwanci da ciniki ta jihar Kano domin bunkasa harkokin kasuwancin ‘ya’yanta a fadin jihar Kano.

Sakataren janar na kungiyar Alh Aminu Uba Wada ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da Manema labarai a ofishinsa dake karami plaza.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Sakataren yace Kungiyar ta dauki gabaran bin dukkannin hanyoyin da suka dace domin ganin ta bijiro da sabbin abubuwan da za su infanta kasuwancin alammar kasuwar wayoyin hannu.

Aminu Uba Wada yace lokaci yayi da ya kamata masu sana’ar wayoyin hannu na kasuwar bata su San Yadda Ake gudanar da shugabancin da Ake yi musu Wanda za’a yi sa a Bude ba kamar Yadda sauran shugabannin Baya suka yi ba.

Sakataren yace wannan shugabanci suke yi Yanzu, Shugabanci ne na riko Wanda da zarar lokacin zabe yayi jagororin za su sauka daga kan shugancin tare da gudanar da sahihin zabe domin ciyar da alummar kasuwar gaba.

Sakataren janar na kungiyar ya bayyana cewar, mutane su tuna cewa gudanar da kasuwanci ba Yana nufin Wanda yake jagoranci ya zo domin azurta kansa bane, ya zo ne domin hidimtawa al’umma.

Shugabannin Baya da suka jagoranci kasuwar, sun mayar da shugabancin sai Yadda suke so Wanda Yanzu Kuma ba haka bane, saboda Yanzu alummar kasuwar suna da ‘yancin fadar albarkacin bakinsu.

Haka zalika sakataren Kungiyar yayi Kira ga dukkannin ‘ya’yan Kungiyarsa da su baiwa jagororin cikakken hadin Kan daya kamata domin Samar da kyawawan Shugabanci a ciki da wajen kasuwar.

Daga karshe sakataren yace za su yi duk maiyiyuwa wajen ganin sun baiwa Gwamnatin jihar Kano cikakken goyan bayan da suka dace domin ciyar da kasuwancin jihar Kano da al’umma gaba, Inda yace yin hakan zai sanya jihar Kano ta yi gogayya da sauran kasashen Duniya ta fannin kasuwanci.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Dubu 9,075 Gwamnatin Ganduje ta Bari a asusun Jihar Kano lokacin da na karbi mulki:Abba Kani Yusuf

Next Post

Kungiyar jami’an tsaron sa Kai ta magantu akan yadda za’a samar da cikakken tsaro a fadin Nigeria

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kasafin kudin 2025/2026, Tinubu zai ciyo bashin Dala biliyon 21 da fam biliyon 4 da yon biliyon 15

Kasafin kudin 2025/2026, Tinubu zai ciyo bashin Dala biliyon 21 da fam biliyon 4 da yon biliyon 15

July 23, 2025
Cikin Yan majalissun jahar kano goma Sha shida na yankin kano ta kudu,daya ne yabi kawu sumaila: Hon Garba Umar Durbunde

Cikin Yan majalissun jahar kano goma Sha shida na yankin kano ta kudu,daya ne yabi kawu sumaila: Hon Garba Umar Durbunde

May 15, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media