• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kasuwar Singa tabi sahun gwamnatin Kano ta kaddamar da kwamatin tsaftace kasuwar

aksam by aksam
April 18, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugabancin Gamayyar Kungiyoyin yankasuwar Kwanar Singa ya jaddada Kudirinsa na kara tsaftace Kasuwar yadda Ya kamata.

Shugaban Sashen kula da harkokin Sharia kuma Shugaban Kwamatin tsaftar Muhalli Batista Abdullahi Usman Ganaru ne ya bayyana haka a lokacin Kaddamar da fara aikin tsaftar Kasuwar ta Singa.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Abdullahi Ganaru yace,Kungiyar ta bijiro da tsaftar Muhallin ne,domin marawa yunkurin Gwamatin jihar Kano baya na ganin ta tsaftace lunguna da sako na birnin Kano da kewaye.

Shugaban Kwamatin ya bayyana cewa, Kungiyar ta ware Makudan Kudade domin aiwatar da aikin tsaftar Kasuwar ta Singa da kuma, Sauran Al’amuran da za su kawowa yankasuwa da Alummar jihar Kano ci gaba.

Haka Zalika,Shugaban Kwamatin yace,Kwamatin ba zai saurarawa duk wani da aka samu da laifin yin kashi ko fitsari ba a guraren da basu Kamata ba,inda yace yin fitsari ko kashi zai haifar da Barazana ga lafiya ga dukiyoyin Alumma.

Ya kuma kara da cewa,Kungiyar ta hada kai da Ma’aikatar Muhalli da kula da sauyin yanayi ta jihar Kano da Kwararru da suke da sani a bangaren tsaftar Muhalli da kula da lafiyar Al’umma domin cimma Nasarar shirin.

A jawabinsa Shugaban gamayyar kungiyoyin Batista Jaradio. Muhammad Zakari yayi kira ga Kamfanonin da suke Samar da kayayyakin masurufi dake jihar Kano, da su ji tsoron Allah wajen ragewa Alumma Farashin kayayyaki Kasancewa farashin Dala ya sakko kasa saboda duba da ita ne suka karawa Alumma farashi.

Batista Janaidu zakari,ya bayyana cewa, Kungiyar a shirye take kodayaushe wajen ci gaba da marawa Gwamnatin jihar Kano baya domin inganta jin dadi da walwalar jama’ar jihar Kano.

Daga Karshe ya bukaci kungiyoyin da sauran alummar Kasuwar ta Singa da su kasance masu baiwa Kwamatin tsaftar Muhallin da Ma’aikatan da za su yi aikin cikakken hadin domin ciyar da kasuwar da Kasuwanci gaba a fadin kasar nan.

Ibrahim sani gama pyramid radio

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sanarwar Ta Musamman Daga Gwamnatin Jihar Kano !!!

Next Post

Yadda hatsari ya hada da wasu motoci dauke da fasinjoji

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Baya ga kayan abinci, kasar Russia ta aike da tallafin motoci makare da makamai ga kasar Niger

Baya ga kayan abinci, kasar Russia ta aike da tallafin motoci makare da makamai ga kasar Niger

April 13, 2024
Yadda kungiyar masu sana’ar siyar da littattafai ta koka da makarantu masu zaman kansu

Yadda kungiyar masu sana’ar siyar da littattafai ta koka da makarantu masu zaman kansu

October 9, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media