• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

INEC Ta Sanya Ranar Zaben Cike Gurbi Na Kujerar ‘Yan majalisar Tarayya A Kano Da Sasu Jihohi

aksam by aksam
May 1, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

  
  Daga: Hassan Umar Gwammaja 

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta sanar da ranar Asabar, 20 ga Yunin 2026 domin gudanar da zabukan cike gurbi a kujerun majalisu da suka zama babu kowa a kai a jihohi shida na kasar nan da suka hada da, Kebbi, Kano, Ondo, Rivers, Nasarawa da Enugu.

A cewar hukumar, kujerun Sanatoci guda hudu ne za a cike, wadanda suka hada da:

Jihar Ondo (bayan murabus din Sanata Jimoh Ibrahim wanda aka nada a matsayin wakilin dindindin na Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya)

Jihar Rivers (bayan rasuwar Sanata Barinada Mpigi)

Jihar Nasarawa (bayan rasuwar Sanata Godiya Akwashika)

Jihar Enugu (bayan rasuwar Sanata Okey Ezea)

 

Haka kuma, za a gudanar da zaben cike gurbi na kujera guda daya ta Majalisar Wakilai a Jihar Kano, da kuma kujera guda daya ta Majalisar Dokokin Jihar Kebbi.

INEC ta bayyana cewa za a gudanar da wadannan zabuka ne a rana guda da zaben gwamnan Jihar Ekiti da aka shirya yi a ranar 20 ga Yuni, 2026.

Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, ne ya bayyana jadawalin zaben yayin rantsar da sabuwar Kwamishinar Kasa, Rear Admiral Jamila Malafa (mai ritaya).

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Masu Ruwa Da Tsaki A APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027

Next Post

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Al’ummar Garin Kunture Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano, Sun Shiga Cikin Mawuyacin Hali; Sakamakon Wani Kamfin Karfe Ya Tushemusu Hanyoyin Magudanan Ruwa

Al’ummar Garin Kunture Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano, Sun Shiga Cikin Mawuyacin Hali; Sakamakon Wani Kamfin Karfe Ya Tushemusu Hanyoyin Magudanan Ruwa

June 13, 2024
Wata Kotu A Jihar Kano Ta Yanke Wa Wani Mutum Hukuncin Daurin Watanni Biyu Bisa Sare Bishiyu Ba Akan Ka’ida Ba

Wata Kotu A Jihar Kano Ta Yanke Wa Wani Mutum Hukuncin Daurin Watanni Biyu Bisa Sare Bishiyu Ba Akan Ka’ida Ba

April 26, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media