• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hanyoyin sadarwa na gargajiyar Bahaushe

aksam by aksam
October 27, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A kasar Hausa dai, kafin zuwan turawa, akwai hanyoyin sadarwa da dama da ake amfani dasu

– Sadarwa na da amfani don isar da sako ga jama’a – Kafafen sadarwa na zamani, sun bishe na baya domin ingancinsu

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

A kasar Hausa a zamunna da suka shude, ana amfani da kafafen sadarwa ne wajen yada bayanai, sanarwa da isar da sakon hukuma ko masarautu ga talakawansu.

A wadancan lokuta, babu lantarki, babu yanar gizo, babu jirage, babu mota ba kuma kowa ne ya iya rubutu ba, balle karatu, don haka, magana ta fatar baki ko wata alama ita take isar da sakonni.

A wasu lokuta akan kada kayan kida ko amsa kuwwa, domin a jawo hankalin mutane ga sakon da ake son bayarwa. Kadan daga cikin hanyoyin da ake amfani dasu wajen sadarwa a kasar Hausa sune:

1, amsa kuwa
2, kada Ganga
3, rubuta wasika
4, yin wake
5, yin Guda
6, harba Bindiga
7, hura wuta

8  busa Algaita

1. Amsa kuwwa: Ana amfani da Amsa kuwwa ne domin jan hankalin jama’a, ita amsa kuwwa, karf ne mai kwaroron baki, da ake kerawa daga tama, sai a doke shi da wani karfen dan karami, sai ya amsa kuwwar, sai ko’ina a jiyo, kusa da nesa.

2. Ganga: Ana amfani da ganga, wadda ake kerawa da fatu ko na rago ko na akuya, wadda itama, take amsa kuwwa, domin jam hankalin jama’a.

3. Wasika: Ana amfani da wasika, a rubuce da ajami, yaren Hausa amma harufan larabci, ko kuma da larabci, a wasu lokutan ma da fillanci.

4. Waqe, ko qasida: kan yi amfani da waqa ko qasida domin sadarwa ko isar da sako, musamman tsakanin masoya, ko tsakanin maroka da masu hannu da shuni.

5. Guda, ita guda akan yi amfani da ita ne domin isar da sakon cewa Amarya na tafe mu Sammani a lokacin da aka zo shigar da ita gidan surukan ta.

Bindiga, ana amfani da bindiga wajen sanar da alummar musulmai cewa wani sabon al’amari ya zo musamman yayin da sabon wata na musulunci ya kama

Misalin masu gambara kan yi waka su zayyano surorin mutane masu ma’ana da yabo, domin a basu hatsi ko kudi.

Zamani dai ya kore wadannan irin hanyoyi na sadarwa, inda yanzu mutane kan sami sakonninsu ne ta hanyar wayar salula, wayar gida, talabijin, hotuna, yanar gizo, da sauransu.

Manazarta: legit hausa. Com

Tags: Amsoshigundarin sautikalmatsarin sautitsarin wasula
Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Hukumar REA ta magantu gameda zargin cin hanci da aka yi mata

Next Post

Aron kalma a yaren Hausa da yadda Bahaushe ke bi wajen aro kalmomi a wasu yarukan

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Na zo da kyawawan shirye _shirye da za su inganta rayuwar Direbobi: sabon shugaban kungiyar Direbobi

Na zo da kyawawan shirye _shirye da za su inganta rayuwar Direbobi: sabon shugaban kungiyar Direbobi

April 22, 2024
Ana gab da yanke hukunci kalli tanadin rundunar yan sanda a jihar Kano

Ana gab da yanke hukunci kalli tanadin rundunar yan sanda a jihar Kano

January 11, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media