• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Fulani na kokawa da kin damawa da su a gwamnatin Jigawa, kalli dalilin su

aksam by aksam
September 26, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
474
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Alummar Falanin Karamar Hukumar Garki dake a jihar jigawa sun bayyana halin ko in kula da Gwamnati ta yi da su,Musamman ta fannin Samar da Ruwan sha da Makaranta da kula da Harkokin Noma da Rashin ba su dama wajen yin Zabe.

Shugaban Alummar Fulanin Alh. Usman Wanda, Adamu Usman ya yi jawabi a madadinsa ya bukaci kungiyoyin da Uwa_Uba Gwamnati da ta yi bincike akan yadda Alummar ‘Yankukar Mikiya suke dannewa Sauran Alummar Hakkokinsu da kawo cikas wajen hanasu Zabar ra’ayinsu ta fannin Damokaradiyya.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Adamu Usman yace, yanzu haka Asibitin da za su rika zuwa domin duba lafiyarsu da ta iyalansu babu a Yankunan a don haka Kungiyar Fulanin take Neman Gwamnati da ta kawo musu daukin Gaggawa domin halin kunci Rayuwar da Rashin Kayayyakin more Rayuwa.

Ya bayyana cewa akwai bukatar Gwamnatn jihar jigawa da waiwayi wadan nan Alumma kasancewar su ma yanjihar ne kuma kungiyoyin su suna da rawar takawa wajen ci gaban Alummar Karamar Hukumar Garki,Musamman yakunan ‘Yankukar Mikiya.

A don haka yake kira ga Gwamnatin jihar jigawa da sauran masu Zuwa da tsaki,da su kawowa yankunan Fulanin Rugagensu domin samun damar aiwatar da kiwansu ta hanyar Samar musu gurin kiwo da Makarantu da hanya da wutar lantarki kamar Alummar dake Rayuwa a jihar jigawa, inda yace akwai kusan mutane Dubu daya da ‘Dari biyar da suke gudanar da rayuwa a yankin Wanda duk suna karkashin Karamar Hukumar Garki.

Adamu Usman ya kara da cewa,yakamata Gwamnatoci a matakai daban_daban su taimaka domin a rika basu damar yin zabe a duk lokutan da aka tashi yin Zabuka musamman, wannan lokacin da Zabukan Kananan Hukumomi yake Karatowa,saboda suna da kuri,’unsu domin Zabar Wanda suke ganin zai iya yi musu adalci dazarar ya dare Kujerar karagar Mulki.

COV/IBRAHIM SANI GAMA/

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

NiMet ta yi hasashen yawaitar tsawa a ranakun Litinin, Talata da Laraba a sassan Najeriya

Next Post

APC ta yi asarar manbobi fiye da 1,300 a mazabar shugaban ta na kasa

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Majalisar wakilai ta soki salon yaki da ta’addanci da ake bi a Najeriya

Yan Bindiga Sun Kashe Mataimakin Shugaban Jami’ar Usman Danfodio Farfesa Saidu

June 25, 2024
Amurka ta gabatar da ra’ayin ta kan Masu Amfana da Mashigar Hormuz

Amurka ta gabatar da ra’ayin ta kan Masu Amfana da Mashigar Hormuz

April 9, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media