• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

China Ta Jaddada Goyon Bayanta ga Koriya Ta Arewa A kowanne fanni

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
June 9, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

PYONGYANG – Kasar China ta sake jaddada cikakken goyon bayanta ga Koriya ta Arewa yayin wata babbar ziyara da shugaba Xi Jinpin ya kai Pyongyang, karo na farko cikin shekaru bakwai. Wannan na nuna muhimmancin dangantakar da ke tsakanin kasashen biyu a lokacin da ake fuskantar kalubalen siyasa da tsaro a duniya.

A yayin ganawar shugabannin Jinpin ya bayyana muhimmancin ci gaba da karfafa alakar kasashen biyu tare da fadada hadin gwiwa a fannoni daban-daban da suka shafi muradunsu na bai daya. Beijing ta bayyana dangantakar da Pyongyang a matsayin wacce ta dade tana da tushe mai karfi.

RelatedPosts

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

China ta kuma isar da sako mai karfi na goyon baya, inda ta ce ba za ta ja da baya ba wajen kare muradun da kasashen biyu ke da su tare. Wannan furuci na nuna aniyar Beijing na kara hada kai da Koriya ta Arewa a yayin da ake samun karin gasa tsakanin manyan kasashe na Duniya

Ana sa ran wannan ziyara za ta kara karfafa hulɗar diflomasiyya tsakanin kasashen biyu tare da bude kofar zurfafa hadin gwiwa a fannonin kasuwanci, tsaro da harkokin yankin. Masu nazari na kallon ziyarar a matsayin wata muhimmiyar alama ta ci gaba da goyon bayan da China ke bai wa Koriya ta Arewa duk da matsin lambar kasa da kasa da takunkuman da ake mata.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Pakistan Ta Bukaci Iran Ta Gaggauta Cimma Yarjejeniya da Amurka

Next Post

Kim Jong Un ya na Shirin Bai wa Iran Makamai Masu Linzami

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026
Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya
LABARAI

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

by Khadija Maitaya
June 10, 2026
Kim Jong Un ya na Shirin Bai wa Iran Makamai Masu Linzami
LABARAI

Kim Jong Un ya na Shirin Bai wa Iran Makamai Masu Linzami

by Khadija Maitaya
June 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsoffin Ƴan Sanda Za Su Gudanar Da Zanga-Zanga a Faɗin Najeriya Saboda Matsalar Fansh

Tsoffin Ƴan Sanda Za Su Gudanar Da Zanga-Zanga a Faɗin Najeriya Saboda Matsalar Fansh

June 27, 2025
Yadda ƙasar China ke gwajin wasu na’urorin kare kai da ta ƙera

Yadda ƙasar China ke gwajin wasu na’urorin kare kai da ta ƙera

June 16, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media