• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Asarar da kanawa da yan Arewa suka yi a ranar farko ta zanga-zangar Kano

aksam by aksam
August 3, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yana da kyau idan da hannun ka a kona Digital Industrial Park (DIP) Nigerian Communication Commission (NCC) ka san wannan.

DIP NCC daya ce daga cikin centres guda shida da aka gina a NIGERIA. Kowane zone da ke kasar nan an kai musu guda daya. A northern states, Kano ce kadai ta samu.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

An samar da center din ne don promoting digital economy and entrepreneurship for northern youths. Anan ne ake sa ran kaddamar da Data Centre ta farko a northern Nigeria. Wanda zata iya kawo wa Kano Haraji da kudin shida sama da million dari uku duk wata.

Aikin da akai a gurin, da systems da aka zuba, da servers, da devices da configurations din CISCO ne suka zo daga America suka yi. Na tabbata idan ba babban rabo ba da kuma ikon Allah, wannan gurin bazai tashi ba. Shikenan an rufe babin sa. Sabida billion dollar project ne.

A yadda plan din yake DIP centre zata samarwa da Kano ma’aikata akalla dubu goma sha. Wannan wuri zai zama wuri na farko a arewa da yan arewa zasu amfana da shi wajen koyan advanced networking, cloud computing, data science da Business Analytics.

Idan zuga ku akai, to an cuce ku, idan kuma kwakwalanku ne, kun cuci kawunan ku. Domin kuwa salary din mutum daya a wajen zai iya kula da yan gidan ku mutum goma. A karshe aikin assha da ku kayi yayi costing ma Kano wannan opportunity din da Jobs da kuma revenue.

Ina tunani anan?

Don Girman Allah kuyi sharing don su gani. Su kuma san me su kayi.

AKSAM MEDIA

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jawabin Tinubu ya ja hankalin shugabannin Africa su tausaya wa al’ummar su

Next Post

Shugaban Bola Ahmad Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan ƙasa Jawabi Gobe

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Babu Abu Mafi Muni Dake Saurin Jefa Wanda Ya Aikatashi A Cikin Wutar Jahanama Sama Da Yin Wa Wani Kazafi:-  Limamin Masallacin Madina Sheikh Abdulmuhsin Bin Muhammad Alkasim

Babu Abu Mafi Muni Dake Saurin Jefa Wanda Ya Aikatashi A Cikin Wutar Jahanama Sama Da Yin Wa Wani Kazafi:- Limamin Masallacin Madina Sheikh Abdulmuhsin Bin Muhammad Alkasim

February 2, 2024
Gwamnatin Kano ya umarci hukumar Hisbah ta sa kafar wando daya da masu aniyar tallata auren jinsi

Gwamnatin Kano Ta Janye Dokar Ta Kaita Zirgar-zırga

August 12, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media