• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Fiye Da Mutune 4000 Ke Karbar Maganin Cutar Mai Karya Garkuwar Jiki Kyauta A Asibitocin Jihar Kano

aksam by aksam
December 2, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA: HASSAN UMAR GWAMMAJA

Gwamnatin Kano ta siya kayan yin gwajin cutar kanjamau na naira miliyan 69 domin dakile yaduwar cutar a jihar.

RelatedPosts

Cutar mashako

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

Shirin Gwamnatin Kano Na Kula Da Lafiyar Baki Ya Amfanar Da Mutane sama da 15,000

Kwamishinan lafiya na jihar Labaran Yusuf ya sanar da haka a taron da ya yi da manema labarai domin ranar cutar kanjamau ta duniya da aka yi a garin Kano ranar Juma’a.

Yusuf ya ce gwamnati ta raba kayan gwajin cutar ga asibitoci 590 domin kawar da matsalar rashin kayan yin gwajin cutar.

Ya ce gwamnati ta yi haka ne domin cimma burin ta na yi wa mutum kashi 95% gwajin cutar nan da shekarar 2025.

Yusuf ya ce ma’aikatar kiwon lafiya da hukumar dakile yaduwar cutar ta jihar SACA za su ci gaba da hada hannu domin ganin an samar wa duk masu fama da cutar taimakon da suke buƙata.

Ya ce gwamnati ta kashe naira miliyan 5.9 wajen samar wa masu fama da cutar magunguna a Kano.

“A wannan taro Jihar Kano na tare da mutum miliyan 38 a duniya da mutum sama da miliyan biyu dake fama da cutar da wadanda cutar ta yi ajalinsu.

Ya ce tare da taimakon SACA da USAID – LHSS gwamnati ta saka mutum sama da 600 cikin tsarin BHCPF.

Yusuf ya ce mutum 4,728 daga cikin mutum 138,430 din da aka yi wa gwajin cutar daga Janairu zuwa yanzu sun kamu da cutar inda zuwa yanzu wadannan mutane na amsar maganin cutar kyauta a asibitocin jihar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gobara Ta Tashi Wani Sashe Na Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zariya

Next Post

Yadda Aka Gudanar Da Bikin Ranar Masu Bukata Ta Musammam Na Baba A Arewa House Dake Kaduna

aksam

aksam

RelatedPosts

Cutar mashako
LAFIYA

Cutar mashako

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Governor Yusuf commissions Kano center for disease control
LAFIYA

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

by Khadija Maitaya
August 4, 2026
Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Ginin da Ya Janyo Ce-ce-ku-ce a Unguwar Dorayi, Kano
LAFIYA

Shirin Gwamnatin Kano Na Kula Da Lafiyar Baki Ya Amfanar Da Mutane sama da 15,000

by Khadija Maitaya
July 22, 2026
An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara
LAFIYA

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

by aksam
May 17, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Emerging Trends in Digital Casino Gaming: A Strategic Analysis

April 21, 2025
Dan takarar shugabancin kungiyar masu siyar da Wayoyi na kasuwar bata ya bayyana cigaban da zai kawo

Dan takarar shugabancin kungiyar masu siyar da Wayoyi na kasuwar bata ya bayyana cigaban da zai kawo

September 19, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media