• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Abba Atiku Abubakar, Dan Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Da Yake a Baya, Tare Da Shiga Jam’iyyar APC

aksam by aksam
January 16, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Domin mara wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu baya a zaɓen shekarar 2027.

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

An karɓi Abba Atiku cikin APC ne a daren Alhamis a birnin Abuja, inda Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, tare da Mataimakin Shugaban APC na Yankin Arewa maso Gabas, Mustafa Salihu, suka tarbe shi.

A jawabin da ya gabatar, Abba Atiku ya bayyana cewa ya sauya sunan ƙungiyarsa ta siyasa daga Atiku Haske Organisation, wadda ya kafa a 2022, zuwa Haske Bola Tinubu Organisation, alamar cikakken goyon bayansa ga ajandar Renewed Hope ta Shugaba Tinubu.

Ya kuma umarci dukkanin shugabanni da mambobin ƙungiyarsa da su gaggauta shiga APC, tare da fara aiki domin ganin Tinubu ya samu nasarar wa’adi na biyu a 2027.

“Na zo nan ne domin sanar da ficewata daga tsohuwar jam’iyyata, tare da shigata APC bisa tsarin shugabanci nagari da hangen nesa na Shugaba Bola Ahmed Tinubu da kuma Sanata Barau Jibrin,” in ji Abba.

Da yake maraba da shi, Mustafa Salihu ya bayyana shigowar Abba Atiku APC a matsayin lamari mai ma’ana da nisa, yana mai cewa jam’iyyar APC ta ginu ne bisa tsari, manufofi da akida, ba son rai ko alaƙar iyali ba.

A nasa jawabin, Sanata Barau Jibrin ya yaba wa Abba Atiku bisa abin da ya kira jarumta da tsayayyen ra’ayi, yana mai cewa matashin ya yanke shawara ne bisa imani da manufofin Shugaba Tinubu, ba don sunan mahaifinsa ba.

Jam’iyyar APC dai na ci gaba da karɓar masu sauya sheƙa daga jam’iyyun adawa, lamarin da ke ƙara ƙarfafa matsayinta gabanin zaɓen 2027. baya a zaɓen shekarar 2027.

An karɓi Abba Atiku cikin APC ne a daren Alhamis a birnin Abuja, inda Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, tare da Mataimakin Shugaban APC na Yankin Arewa maso Gabas, Mustafa Salihu, suka tarbe shi.

A jawabin da ya gabatar, Abba Atiku ya bayyana cewa ya sauya sunan ƙungiyarsa ta siyasa daga Atiku Haske Organisation, wadda ya kafa a 2022, zuwa Haske Bola Tinubu Organisation, alamar cikakken goyon bayansa ga ajandar Renewed Hope ta Shugaba Tinubu.

Ya kuma umarci dukkanin shugabanni da mambobin ƙungiyarsa da su gaggauta shiga APC, tare da fara aiki domin ganin Tinubu ya samu nasarar wa’adi na biyu a 2027.

“Na zo nan ne domin sanar da ficewata daga tsohuwar jam’iyyata, tare da shigata APC bisa tsarin shugabanci nagari da hangen nesa na Shugaba Bola Ahmed Tinubu da kuma Sanata Barau Jibrin,” in ji

A nasa jawabin, Sanata Barau Jibrin ya yaba wa Abba Atiku bisa abin da ya kira jarumta da tsayayyen ra’ayi, yana mai cewa matashin ya yanke shawara ne bisa imani da manufofin Shugaba Tinubu, ba don sunan mahaifinsa ba.

  1. Jam’iyyar APC dai na ci gaba da karɓar masu sauya sheƙa daga jam’iyyun adawa, lamarin da ke ƙara ƙarfafa matsayinta gabanin zaɓen 2027.
Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

KANO STATE POLICE COMMAND FOILS EXPLOSIVE AND DRUG TRAFFICKING ATTEMPTS, ARRESTS SUSPECT

Next Post

Trump ya aike da saƙon godiya ga Imam Khumaini bisa Afuwarsa ga Masu zanga-zanga 800

aksam

aksam

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026
Ba Za Mu Bawa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugabancin Kasa A Jam’iyyarmu— NNPP
SIYASA

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

by aksam
May 2, 2026
Masu Ruwa Da Tsaki A  APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027
SIYASA

Masu Ruwa Da Tsaki A APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027

by aksam
May 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotu Ta Daure Matashi Dan Shekara 22  Kan Satar Magi Da Sabulu

Kotu Ta Daure Matashi Dan Shekara 22 Kan Satar Magi Da Sabulu

December 6, 2023
Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

March 30, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media