• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Fulani na kokawa da kin damawa da su a gwamnatin Jigawa, kalli dalilin su

aksam by aksam
September 26, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
474
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Alummar Falanin Karamar Hukumar Garki dake a jihar jigawa sun bayyana halin ko in kula da Gwamnati ta yi da su,Musamman ta fannin Samar da Ruwan sha da Makaranta da kula da Harkokin Noma da Rashin ba su dama wajen yin Zabe.

Shugaban Alummar Fulanin Alh. Usman Wanda, Adamu Usman ya yi jawabi a madadinsa ya bukaci kungiyoyin da Uwa_Uba Gwamnati da ta yi bincike akan yadda Alummar ‘Yankukar Mikiya suke dannewa Sauran Alummar Hakkokinsu da kawo cikas wajen hanasu Zabar ra’ayinsu ta fannin Damokaradiyya.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Adamu Usman yace, yanzu haka Asibitin da za su rika zuwa domin duba lafiyarsu da ta iyalansu babu a Yankunan a don haka Kungiyar Fulanin take Neman Gwamnati da ta kawo musu daukin Gaggawa domin halin kunci Rayuwar da Rashin Kayayyakin more Rayuwa.

Ya bayyana cewa akwai bukatar Gwamnatn jihar jigawa da waiwayi wadan nan Alumma kasancewar su ma yanjihar ne kuma kungiyoyin su suna da rawar takawa wajen ci gaban Alummar Karamar Hukumar Garki,Musamman yakunan ‘Yankukar Mikiya.

A don haka yake kira ga Gwamnatin jihar jigawa da sauran masu Zuwa da tsaki,da su kawowa yankunan Fulanin Rugagensu domin samun damar aiwatar da kiwansu ta hanyar Samar musu gurin kiwo da Makarantu da hanya da wutar lantarki kamar Alummar dake Rayuwa a jihar jigawa, inda yace akwai kusan mutane Dubu daya da ‘Dari biyar da suke gudanar da rayuwa a yankin Wanda duk suna karkashin Karamar Hukumar Garki.

Adamu Usman ya kara da cewa,yakamata Gwamnatoci a matakai daban_daban su taimaka domin a rika basu damar yin zabe a duk lokutan da aka tashi yin Zabuka musamman, wannan lokacin da Zabukan Kananan Hukumomi yake Karatowa,saboda suna da kuri,’unsu domin Zabar Wanda suke ganin zai iya yi musu adalci dazarar ya dare Kujerar karagar Mulki.

COV/IBRAHIM SANI GAMA/

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

NiMet ta yi hasashen yawaitar tsawa a ranakun Litinin, Talata da Laraba a sassan Najeriya

Next Post

APC ta yi asarar manbobi fiye da 1,300 a mazabar shugaban ta na kasa

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ministan Kuɗi Kuma Ministan Haɗa-hadar Tattalin Arziki na Najeriya, Wale Edun, Ya Yi Kira Da a Sake Fasalta Tsarin Tattalin Arzikin Duniya Gaba Daya

Ministan Kuɗi Kuma Ministan Haɗa-hadar Tattalin Arziki na Najeriya, Wale Edun, Ya Yi Kira Da a Sake Fasalta Tsarin Tattalin Arzikin Duniya Gaba Daya

February 9, 2026
RAMADAN: Gwamnan Sokoto Ahmad Aliyu Ya Bada Umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Watan Fabareru nan Take

RAMADAN: Gwamnan Sokoto Ahmad Aliyu Ya Bada Umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Watan Fabareru nan Take

February 12, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media