• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sabuwar Badakala: Ana Zargin Gwamnatin Kano Da Sake Sayar Da Filin Idi

aksam by aksam
August 29, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Rahotanni na nuni da cewa gwamnatin jihar kano karkashin hukumar tsarawa da raya burane ta jihar KNUPDA tana sake yanka filin Idi tare da sayar da shiga ga al’umma.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Idan za’a iya tunawa Aksam Media tun a watan yuni na Shekarar 2023, gwamnatin jihar Kano ta rushe shagunan da aka gina a ciki da wajen masallacin idi na Kofar Mata, bisa zargin gwamnatin Ganduje da rashin kishi wajen sayar da filin mai tarihi.

Dama dai gwamnatin jihar kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta yi alkawarin rushe shagunan tun lokacin da take yakin neman zaben shekara ta 2023.

Amma daga shekaran jiya zuwa yau zargi yayi karfi cewa gwamnatin ta fara yanka shagunan tare da sayar da su ga wasu yan kasuwa , kamar dai yadda gwamnatin da ta gabata ta Ganduje ta yi.

Na fi damuwa da kuncin rayuwar da yan Nigeria suke ciki fiye da takara a 2027 – Atiku Abubakar

Da safiyar wannan rana ta alhamis Dr. Bello Habib Galadanci wanda aka fi sani da Dan Bello ya tabbatar da wancan zargi ta hanyar fitar da wasu takardu masu dauke da shedar hukumar KNUPDA, Inda aka sayar da filayen ga wasu mata.

” Malam Rukayya ta sayi filin kwantena mai lamba 135 akan kudi Naira 330, haka ita ma malama Khadija ta sayi wani filin kwantena mai lamba 111;akan kudi Naira 330″. A cewar Rahoton Dan Bello.

Dan Bello dai ya sanya dukkanin takardar sayar da filayen tare da shaidar biyan kudi wanda Khadija da Rukayya suka biya a ranar 10 ga watan Yuli, 2024.

Da yake mayar da martani shugaban hukumar tsara Birare na Kano Arch. Ibrahim Yakubu ya ce zargi sayar da filin Idin na kofar mata ba gaskiya ba ne bashi da tushe ballantana makama.

” Babu wata magana ta sayar da filin Idin na kofar mata, hasali ma Cibiyar addinin Musulmi za mu yi wadda zata dauki Abubuwa da dama na harkokin Addinin Musulunci”.

Ya ce zargi kagene da kokarin bata sunan gwamnatin jihar kano a Ido duniya.

Ko a kwanakin baya sai da Dan Bello ya bankado wata badakalar magunguna da Ake yi a wasu daga cikin kananan hukumomin jihar kano.

Lamarin da ya sa gwamnan kano ya ce bashi da masaniya kan batun kuma ya ba da umarnin a bincika, wanda hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar ta gano wasu kudaden tare da kama wasu cikin wadanda ake zargi.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin Jihar Kano ta Rufe Asusun Ma’aikatun ta

Next Post

Sojoji Sun Bindige DPO Kan ƙin Tsayawa Shingen Binciken Ababen Hawa A Jihar Zamfara

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf;  Ya Bada  Goron Sallah Ga Mahajjatan Kano

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf; Ya Bada Goron Sallah Ga Mahajjatan Kano

May 14, 2024

November 14, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media