• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Bayan sanar da Bude Boda, kalli yadda farashin kayan abinci ya fara rage kudade masu yawa

aksam by aksam
July 9, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
508
SHARES
1.6k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Buhun Masara Ya Karye ₦77,000 A Kasuwar Anchau Jihar Kaduna.

Ofishin Sarkin Kasuwa na ƙaramar hukumar Anchau Jihar Kaduna Ƙarƙashin Jagoronci maimartaba Alh. Aminu Ɗanjuma Anchau ya bada sanarwa karyewar kayan hatsi a kasuwar ta Ancahu da ke Jihar Kaduna kamar yadda ofishin ya fitar da farashin kayayyakin na masarufi a hukumance kamar haka.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Farashin mu a yau talata 9/07/0224, sune kamar haka ƙasa.

MASARA
Mai aure 85k 83k 82k 81k
Mara aure 80k 78k 77k

FARIN WAKE
₦180k ₦170k ₦165k ₦160k

BUHUN WAKEN SOYA
₦85k ₦83k ₦82 81k

BUHUN DAWA
₦88k ₦87k ₦85k

BUHUN SHINKAFA
₦58k ₦56k ₦55k ₦54k

BUHUN BARKONO
₦60k ₦56k ₦53k

KWALIN SIKARI MAZARƘWAILA
₦35k
₦25k ₦19k

TAKIi UEREA
₦36200

DAURO
₦93k ₦92k

BUHUN FULAWA
₦73k ₦72k

BUHUN SIKARI
₦80k ₦79k

KWALIN TALIYA
₦17200
₦16k ₦15k

KWANDON TUMATUR BUSHASHSHE
₦150k ₦130k ₦120k

KWANDON TATTASAI BUSASHSHE
₦140k ₦120k

BUHUN SHAMBO
₦130k

BUHUN ALBASA
₦65k ₦60k ₦50k ₦45k

Sanarwa daga ofishin Sarkin Kasuwar Anchau Jihar Kaduna, sai kuma a mako mai zuwa idan Allah ya kai mu zaku jimu ɗauke da wani sabon shirin na farashin kayayyakin.

Tags: Aksam radioaminiyaArewa radioBbchausaDAILY TRUSTfreedom radioKadaura24SamoaSolacebasetrthausavoahausa
Share203Tweet127SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Majalisar wakilai ta nemi Tinubu ya dakatar da yarjejeniyar SAMOA da zata Ba shi damar samun Dala 150b

Next Post

Kwamishinonin El-Rufa’i sun magantu game almundahnar da ake zargin gwamnatinsa ta yi

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ɓarawon Waya Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Babban Jami’in Soja A Kaduna

Ɓarawon Waya Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Babban Jami’in Soja A Kaduna

June 9, 2025
Bayan sanar da Bude Boda, kalli yadda farashin kayan abinci ya fara rage kudade masu yawa

Bayan sanar da Bude Boda, kalli yadda farashin kayan abinci ya fara rage kudade masu yawa

July 9, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media