• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda wasu fasinjoji sun shiga hannun yan Boko Haram a hanyar Maiduguri

aksam by aksam
June 11, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wasu da ake zargin mayakan kungiyar Boko Haram ne sun tare babbar hanyar Maiduguri zuwa Kano, inda suka yi garkuwa da fasinjoji da dama.

Mayakan kungiyar Boko Haram sunyi garkuwa da fasinjoji a babbar hanyar Maiduguri zuwa Kano.
Mayakan kungiyar Boko Haram sunyi garkuwa da fasinjoji a babbar hanyar Maiduguri zuwa Kano.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Wata majiya ta shaidawa jaridar Daily Trust da ake wallafawa a kasar cewa, da yammacin jiya Litinin ne masu tada kayar bayan suka tare hanya tsakanin Garin Kuturu da Mannanari da ke kusa da Auno, inda suka yi amfani da karfi wajen sace fasinjojin.

a cewarsu, lamarin ya tilastawa daruruwan masu ababen hawa komawa garuwan Benishek da kuma Auno don samun mafaka.

Wasu daga cikin mazauna garuruwan da fasinjojin suka nemi mafaka a cikinsu, sun shaidawa jaridar cewar basu san adadin mutanen da aka yi garkuwa da su ba.

Sun ce suna kyautata zaton cewa masu tada kayar bayan sun fito ne don neman kayan abinci, ganin yadda aka kansu dauke da baruka har uku.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ƙungiyar Kwadago Ta Najeriya NLC Ta Ce Gwamnonin Jihohin Kasar Za Su Iya Biyan Fiye Da Naira 60,000 A Matsayin Mafi Karancin Albashi, Idan Suka Rage Cin Hanci Da Rashawa Da Kuɗin Da Suka Kashewa Wajen Gudanar Da Mulki A Jihohinsu.

Next Post

Kungiyar Shugaba Excel Football Academy Ta Gwangwaje Dauranron Mazauna Babban Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya Dake Kaduna

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano Ta Yabawa Iyaye J. Amireka Bisa Ladaftar Da Dan Uwansu Da Suka Yi

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano Ta Yabawa Iyaye J. Amireka Bisa Ladaftar Da Dan Uwansu Da Suka Yi

February 22, 2025

Blockspins Casino: Is It Suitable for Beginners?

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media