• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tirkashi, Tinibu ya ja kunnen majalisar wakilai kan ministotin da ya nada

aksam by aksam
March 21, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci ƴan majalisar wakilai da su daina yawan yi wa ministoci da shugabannin hukumomin gwamnatin tarayya kiranye da titsiye su a gaban kwamitocin majalisar.

A yayin da yake buɗe-baki da ƴan majalisar a ranar Laraba da maraice a fadar gwamnatin ƙasar, Shugaba Tinubu ya ce duk da cewa sa ido yana da matuƙar muhimmanci wajen tabbatar da gaskiya da riƙon amana a cikin harkokin mulki, yawan kiran jami’ai na iya kawo cikas ga ayyuka da kuma yi wa ƴan ƙasa hidima.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

“Na daɗe ina kallon yadda kwamitoci daban-daban suke kiran ministoci da shugabannin hukumomi. Na yi wa Shugaban Majalisa ƙorafin cewa su bar su su sha iska. Su bar mutanen nan su yi aikinsu. Ba muna cewa ba ku da tasiri ba ne. Ba muna cewa ba za ku iya sa ido ba.

“Amma ku yi la’akari da aikin farko na kowace hukuma da ma’aikatanta, ko irin nauyin da ke kan Gwamnan Babban Banki ko Babban Ministan Tattalin Arziki da Ma’aikatar Kuɗi a gare ku da sauran al’umma baki ɗaya,” kamar yadda sanarwar da mai taimaka masa kan harkon watsa labarai ta ambato shi yana cewa.

Shugaban Ƙasar ya buƙaci ƴan majalisar da su nuna hazaƙa wajen gudanar da ayyukansu na sa ido.

“Idan ana raba musu hankali ko damun su, wataƙila za mu sauya salon zaman majalisa zuwa cikin tsawon dare. Dole ne mu nemo hanyar da za mu yi mu’amala mai kyau da juna. Wannan roƙo ne gare ku.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Nijar ta gargadi kungiyoyi masu zaman kansu da su akan abu daya

Next Post

FG ta fara kama sunayen mutane 15 da suke daukar nauyin taaddanci a Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar masu sana’ar wayoyin hanu ta Kano zata haɗa hannu da  Gwamnatin Kano kan Muhimmin al’amari

Kungiyar masu sana’ar wayoyin hanu ta Kano zata haɗa hannu da Gwamnatin Kano kan Muhimmin al’amari

September 19, 2025

The Evolution of Slot Gaming: From Classic Reels to Mega Wins

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media