• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kuskuren yanke hukunci, Amurka zata biya diyyar Dala miliyan 14 ga wani mutum

Sy lawan by Sy lawan
February 16, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Robert DuBoise ya shafe shekaru 37 a gidan yarin Florida saboda laifin fyade da kisan kai a 1983 da bai aikata ba. Yanzu jihar Florida za ta biya shi dala miliyan 14 a matsayin diyya na tsawon shekarun da yake daure.

An dai yanke wa Duboise wadda ke shekaru 18 a lokacin da laifin ya afku hukuncin kisa da farko saboda kashe Barbara Grams mai shekaru 19. Ko da yake daga baya an rage hukuncin daurinsa zuwa rai da rai a gidan yari, sai dai a shekarar 2018 – tare da taimakon kungiyar da ke kare wadanda ake kyautata zaron basu aikata laifin da aka daure su a kai ba, masu shigar da karar suka amince su sake waiwayar karar.

Gwajin DNA da a lokacin babu shi a shekarar 1980, ya nuna alamun wasu mutane biyu ne ke da hannu a kisan, wanda ya kai ga sakin DuBoise daga kurkuku a 2020. Ba da dadewa ba, DuBoise ya kai karar birnin Tampa da ke Jihar Florida, da jami’an ‘yan sanda wadanda suka binciki lamarin da kuma likitan hakora wanda ya shaida cewa hakoransa sun yi daidai da alamar cizon wadda aka kashen.

An dai daidaita karar ne a ranar 11 ga watan Janairu amma Majalisar birnin Tampa ta kada kuri’ar amincewa a ranar Alhamis din da ta gabata tare da ba DuBoise dala miliyan 14 a hukumance, wanda ya kai shekaru 59 a yanzu. Mambobin Majalisar sun ce kudin shine mafi karancin abin da birnin zai iya yi masa.

“Wannan babban kuskure ne,” in ji dan Majalisa Luis Viera. “Ina fata da kuma addu’ar cewa zai dan sami sa’ida daga wannan biyan diyyar.”

DuBoise da kamfanin lauyoyinsa za su samu dala miliyan 9 a bana, dala miliyan 3 a shekara mai zuwa da dala miliyan 2 a shekarar 2026, a cewar takardun.

An dai yi lalata ne da Barbara inda aka kuma yi mata duka aka kashe ta a watan Agusta 1983 yayin da ta ke komowa gida bayan ta tashi daga shagon cin abinci da take aiki a Tampa.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaba Tinubu ya bawa sirikinsa gwaggwaban mukamin da yan Arewa ke Bukata

Next Post

Wata Kotu A Jihar Kano Ta Umarci ‘Yankasuwar Magani Na Sabon Gari Su Tashin Su Koma Kasuwar Magani Ta Dangoro

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

n1bet casino Bonusbedingungen im Detail erläutert

April 22, 2025
Yau Kimanin Shekara Goma Cif Na Kwashe A Duniya Batar Da Mahaifiyata ba

I Love My Mom; For Everything’s She Has Done

December 6, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media