• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rahoton yadda bom ya tashi da wasu a jihar Borno

Sy lawan by Sy lawan
January 28, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani bam da ya tashi ya kashe Almajirai huɗu da manyan mutane mutum biyu a ƙaramar hukumar Gubio dake jihar Borno.

Jaridar Daily Trust ta ce da yake tabbatar da faruwar lamarin, shugaban ƙaramar hukumar Gubio, Alhaji Mali Gubio, ya ce lamarin ya faru ne a wani ginin da ba a kammala ba da misalin ƙarfe 11:00 na safe, a ranar Asabar.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Duk mutanen da abin ya shafa sun mutu don haka ba za mu iya sanin ainihin abin da ya faru ba, amma fashewar bam ne a wani gida da aka ajiye ƙarafa.

“An gano gawarwakin Almajirai huɗu da manya mutane mutum biyu, amma ba mu iya tantance gawarwakin manyan mutanen biyu ba da aka gano gawarsu a wurin ba, kuma babu wanda ya zo ɗaukarsu.

” Ya ce gwamnan jihar, Babagana Umara Zulum, ya hana jari-bola a jihar domin hana ɓarnatar da kayayyakin gwamnati a yankunan da ba kowa.

Ya ce mutane da yawa sun yi imanin cewa, ba da saninsu ba ne masu jari-bolan suka tattara tare da adana bam ɗin tare da wasu ƙarafa a ginin da ke kusa da makarantar Alqur’anin
(Tsangaya), cewar rahoton jaridar Vanguard.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Laifin safarar makamai shugaban fati da wasu mutum 3 sun shiga hanu

Next Post

Hukumar NDLEA Na Neman Tsohuwar Sarauniyar Kyau Ta Najeriya Ruwa A Jallo

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ahmad Hassan Ahmad Na Radiyo Najeriya Karama FM ‘Yarsa Hauwa’u Ta Yi Saukar Karatun Al’qur’ani Mai Girma

Ahmad Hassan Ahmad Na Radiyo Najeriya Karama FM ‘Yarsa Hauwa’u Ta Yi Saukar Karatun Al’qur’ani Mai Girma

January 12, 2026
Wata mata ta hadu da ajalin ta bayan Mijin ta ya daba mata wuka

Wata mata ta hadu da ajalin ta bayan Mijin ta ya daba mata wuka

October 24, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media