• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Zan kamata adalci tsakanin Musulmai da kiristoci — gwamnan aduna

aksam by aksam
December 18, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan Kaduna, Sanata Uba Sani ya bai wa al’ummar Musulmai da kiristoti da ke jihar tabbacin cewa gwamnatinsu za ta yi wa kowa adalci.

Sanata Uba Sani ya bayyana hakan lokacin da ya halarci taron waƙoƙin kirsimeti da ƙungiyar kiristoci ta Najeriya CAN ta shirya a cocin Ecwa, reshen Kaduna.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

An shirya taron domin rera waƙe-waƙen yabo da yin addu’oi domin samun zaman lafiya da haɗin kai a jihar Kaduna.

A jawabinsa, shugaban ƙungiyar CAN reshen jihar Kaduna, Rev Dr John Joseph Hayab ya yaba wa gwamnatin Kaduna saboda yadda ta maido da yadda da kuma yadda take sa kowa cikin tsarin tafiyar da shugabancinta.

Gwamna Uba Sani ya ƙara da cewa “za su yi duk mai yiwuwa domin ganin an samu ci gaba a kowane ɓangare na jihar Kaduna musamman yankunan karkara.”

Ya kuma ce cikin ƴan kwanaki masu zuwa, gwamnatinsu za ta fara ayyukan shimfiɗa tituna a wasu kananan hukumomi da ke kudancin jihar kamar yadda suka yi a arewacin jihar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnan Jihar Kano Tare Da Gwamnonin Jihohi Goma Sha Biyu Na Fuskantar Rashin Tabbas; A Hukuncin Kotun Ƙolin Najeriya

Next Post

Shugaba Tinubu ya jagoranci sulhunta Wike da Gwamna Fubara da ya gaji shi

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Zargin Maita Wani Matashi Ya Kashe Mahaifiyasa; In Da Yace Baya Ladamar Yin Hakan

Zargin Maita Wani Matashi Ya Kashe Mahaifiyasa; In Da Yace Baya Ladamar Yin Hakan

December 12, 2023
Kin aiwar da dokar auren jinsi, Bankin Duniya ya soke lamuni ga wata kasa

Kin aiwar da dokar auren jinsi, Bankin Duniya ya soke lamuni ga wata kasa

April 4, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media