• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda saukar makarantar MADARASATUL AHBABUL MUSDAFA ta gudana

aksam by aksam
December 19, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Gudanarwar makarantar MADARASATUL AHBABUL MUSDAFA (S A W) Islamiyaya dake unguwar gobirawa bayan makarantar madaki A karamar hukumar Dala,ta shawarci dalibai da su kasance masu amfani da ilimin da suka samu ta hanyoyin da suka dace,domin tsira a gobe Alkiyama.

Shugaban makarantar malam Sunusi Abubakar ne ya ba da shawarar a lokacin da yake zantawa da manema labarai Jim-kadan bayan kammala saukar karatun Al,kur’ani maigirma wanda daliban makarantar suka yi A Dakin taro nasa,adu zungur dake gwammaja anan birnin kano .

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

mal.Sunusi Abubakar yace amfani ilimi a gurin Dan Adam shine ,ya rika amfani dashi domin bautawa Allah subahanahu wata,ala da aiwatar da shi a cikin Rayuwarsa ta yau da kullum,inda yace,ilimi yana daya daga cikin abubuwan dake setawa Al,ummaRayuwarsu.

Shima anasa bangaran Dagacin gobirawa mal. Musa Isa muhammad yayikira ga masu Ruwa da tsaki da mahukunta da masu hannu da shuni dasu kasance masu taimakawa irin Wadan nan makarantu domin ciyar da harkokin ilimi gaba kasancewa ilimi shine kan gaba wajen ingata RayuwarAl,umma .

Hakazalika shima anasa bangaren Labaran Sani Adakawa chanchanta.Wakilin Danmajalistar taraiya nakaramar hukumar Dala. Aliyu sani madaki yayabawa malaman kan irin kokarin dasuke naganin sundora al,umma akan hanyar data dace yakara dacewa kofarsu abude take domin tallafawa harkokin Adinin musulinci takowace fuska

Haka zalika suma anasu bangaran daliban sukemanin guda (40) indasuka godewa
Allah subahanahu wata,ala dayanunamusu wanan rana maimutukar tarihi arayuwar su .sunkuma godewa malamansu da kuma iyayensu wajan daukar nauyi da dawainiyar su yayin Neman karatu.

Daliban sun sha Al,washin yin Amfani da ilimin da suka samu wajan yin biyayya ga Allah subahanahu wata,ala da taimakawa sauran Dalibai yanbaya.

Ayayin taron saukardai ankadamar dawani sabon litafi maidauke da bayanai daban daban dasuka kinshi zamantakewa tarayuwa musamman abangaran daya shafi aure.
angudanar danasihohi da dama dagabakin manyamanyan malamai daban daban .

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotun Najeriya Ta Haramtawa Tsohuwar Ministar Buhari Riƙe Kowanne Irin Shugabanci

Next Post

Rudunar ‘Yansandan Jihar Adamawa Ta Cafke Wani Matashin Da Ake Zargin Da Hallaka Jami’in Kotu Bayan Ya Kai Masa Takardar Sammaci

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

APC ta yi asarar manbobi fiye da 1,300 a mazabar shugaban ta na kasa

September 26, 2024
Muna yi wa abokanan hulda mu barka da safiya

Muna yi wa abokanan hulda mu barka da safiya

November 14, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media