• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Bai kamata mutane su rika gini a inda bai dace ba: Shugaban kungiyar masu siyar da Wayoyi

aksam by aksam
July 5, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Ibrahim Sani Gama

Kungiyar masu hada_hadar kasuwancin kayayyakin wayoyin hannu ta jihar kano, dake Bello road gidan Baba na begu ta koka da yadda wasu shugabannin gidajen suke kokarin yin gine gine ba bisa kaida ba.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Shugaban kungiyar kasuwar na jihar kano, Dahiru Danladi madaki ne yayi wannan koken a lokacin da yake zantawa da manema labarai anan jihar kano.

Shugaban yace, ba dai dai bane wasu mutane su rika yin gini a guraren da basu kamata ba,Wanda yin hakan zai haifar da matsaloli da dama,musamman masu karamin karfi da wadanda basu da shaguna,inda yace,kungiyar ba za ta zuba ido ba tana kallon irin haka tana faruwa ba.

Dahiru Galadima,ya bayyana cewa, kungiyar ta Samar da ci gaba da dama tun da ta fara shugabancin wannan kungiya,wadanda suka hadar da,Samar da tsaro da kawar da rigingimu tsakanin yankasuwa,musamman ta fannin harkokin kasuwanci da tallafawa yankungiya ta fanoni da dama.

Yace, yanzu haka kungiyar ta Samar da hasken wutar lantarki a kasuwar, Wanda yanzu kuma, lissafa adadin kudaden da zata kashe domin Samar da lantarki mai amfani da hasken rana kuma za yi wannan aiki kyauta ba tare da ta karbi kudin kowa ba a kasuwar, Domin inganta jin dadi da walwalar alummar kasuwar.

Haka zalika,ya bayyana cewa, Kungiyar za ta hada hannu da karamar hukumar fagge domin samarwa ‘ya’yanta Aron kudade da za su habaka jarinsu bare da kudin ruwa ba,musamman masu kananan jari da su ke bukatar tallafi, duba da yadda cire tallafin man fetur ya haifar harkokin kasuwanci a fadin kasar nan.

Shugaban ya bayyana cewa, tsadar da man fetur yayi ya taba kasuwancinsu alumma da dama, ciki har da bangaren sana,ar kayayyakin wayoyi ta fannin siyo kaya da biyan kudi na motocin dako kayayyakinsu.

Daga bisani ya yi kira ga yankungiyar da su baiwa shugabancin kungiyar kasuwar cikakken hadin kan da ya dace, domin ci gaba da bijiro da kyawawan ayyuka domin bunkasa harkokin kasuwanci da farfado da tattalin arziki kasuwancin jihar kano.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Inna lillahi wa Inna ilaihi Raji’un, Allah ya yi wa Hon. Aliyu Nasir (PA) Rasuwa

Next Post

Gwamnan Jihar Kano, ya bawa kwamishinonisa wa’adin wata shida domin inganta ayyukan maaikatunsu

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar dillalan Man fetur ta saki sabon gargadi na yuwuwar fuskantar wahalar man fetur

Akwai Yuwuwar NNPC Ya Sake Fitar Da Sabon Farashin Man Fetur A Najeriya

October 6, 2024
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

May 31, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media