• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda tsoho mai shekara 63 ya auri yarin ya yar shekara 12

aksam by aksam
April 1, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani hamshaƙin ɗan gargajiya mai shekara 63 ya fusata jama’a a Ghana bayan ya auri wata yarinya ‘yar shekara 12.

Bokan Nuumo Borketey Laweh Tsuru XXXIII, ya yi auren ne a wani bikin al’ada da aka yi ranar Asabar.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Sakamakon caccaka ne kuma, shugabannin al’umma suka fito suna cewa mutane ba su fahimci al’adun gargajiyarsu ba.

Mafi ƙarancin shekarun aure bisa doron doka a Ghana shi ne 18 kuma an samu raguwar yawan auren wuri a ƙasar, amma lamarin na ci gaba da faruwa nan da can.

A cewar wata ƙungiya Girls Not Brides, mai rajin kawar da auren wuri, kashi 19% na ‘yan matan ƙasar ne aka yi musu aure kafin su kai shekara 18.

Bidiyo da hotunan gagarumin shagalin bikin na ranar Asabar wanda gomman jama’ar yankin suka halarta, sun karaɗe shafukan sada zumunta, lamarin da ya harzuƙa da yawan al’ummar Ghana.

A lokacin bikin, matan da suka yi jawabi a harshen Ga sun faɗa wa yarinyar ta riƙa yin shiga don hilatar mijinta.

Ana kuma iya jin su lokacin da suke ba ta shawarar ta shirya wa shiga rayuwa irinta matar aure kuma ta yi amfani da turarurrukan da suka ba ta kyauta wajen tayar wa mijinta sha’awa.

Irin waɗannan kalamai ne suka harzuƙa mutane, don kuwa ana ganin hakan na nuna cewa aure ne na haƙiƙa ba kawai na bidiri ba.

Masu sukar lamarin sun yi ta kira ga hukumomi su rusa auren sannan su gudanar da bincike a kan Mista Tsuru.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tsohon Sanatan Kaduna Ta Tsakiya Comred Shehu Sani, Yace Ya Yi Hasashen Haka Zata Faru Akan Bashin Dala Miliyan 350 Da Tsohon Gwamna Nasir El-Rufai Ya Nema Daga Bankin Duniya

Next Post

Kanun labaran safiyar talata tare da B. Imam

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

RAMADAN: Gwamnan Sokoto Ahmad Aliyu Ya Bada Umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Watan Fabareru nan Take

RAMADAN: Gwamnan Sokoto Ahmad Aliyu Ya Bada Umarnin Fara Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Watan Fabareru nan Take

February 12, 2026
Bayani akan wajabcin Aurar da gwagware da gwarangwamai tare da Sheikh Umar Sani Fagge

Bayani akan wajabcin Aurar da gwagware da gwarangwamai tare da Sheikh Umar Sani Fagge

March 27, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media