An bukaci alumar jahar kano dasu baiwa gwamnatin engr Abba kabir Yusif hadin Kai da goyon baya
.Kiran ya fito ne daga Shahararran Dan kasuwar, Alh basiru wada karaye yayin ganawa da manema labarai a ofishinsa dake karamar hukumar karaye,
Alh basiru wada ya Kuma Taya zababban gwamna jahar kano Abba kabir Yusif da mataimakin sa kwamaret Aminu Abdussalam gwarzo murnar samun nasara a kotun koli,
yace wannan nasara ta daukacin alumar jahar kano ce duba da irin aikace aikacen da zaa samar na more rayuwa da tallafawa Mata da Matasa.
Sannan daga karshe ya godewa madugun darikar kwankwasiyya na duniya Engr Rabiu Musa kwankwaso bisa tsayayya da nuna kulawa akan talakawa.











