• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rashin tsaro da tsadar takin zamani ya haifar da durkushewar harkokin kasuwanci

Sy lawan by Sy lawan
October 30, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar masu sana’ar kasuwancin katifu na jihar Kano sun bayyana rashin shigowar baki daga wasu jihohin kasar Nan da cewa, tsadar takin zamani ne da rashin tsaro da ake samu a wasu yankunan kasa baki daya.

Sakatare kungiyar Alh Ibrahim Wanda Alh Nasuru Abdulrahaman ya wakilta ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishinsa dake kasuwar.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Yace kamata yayi Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf ya Kara kwazo da mayar da hankali akan batun harkokin tsaro saboda rashin tsaro ba karamin matsalar bace. akan noma,. inda yace wasu manoma ba sa samun daman yin Nomansu saboda gudun kar a hallakasu a yankunan Arewacin kasar Nan Wanda wasu ma sun hakura noma, musamman a. Katsina da zamfara da Maiduguri da sokoto.

Nasuru Abdulrahaman ya bayyana cewa Kungiyoyin masu garkuwa a yankunan Katsina sun ta matsowa, a don haka mutane suka rage zuwa siyayya a lokaci irin wannana na kaka Wanda da yawa manoma sai sun siyar da kayan amfanin gonane suke samun kudade da za su shigo kasuwanni domin yin siyayyar kayayyakin da suke bukata.

Nasuru Abdulrahaman yace hatta masu Saka bukukuwan Auren ‘ya’yan su sun fi sakawa a lokutan kaka saboda a wannan lokacin ne suke samun kudade inda yace to noman ma Basu samu damar Yi ba balantana su zo su yi siyayyar kayayyakin da suka Saba.

A don haka ya yake kira ga Gwamnatin tarayya Dana jihohin Arewacin kasar Nan, da su duk maiyiyuwa domin ganin sun dakile matsalolin rashin tsaro a yankunan da suke fama da wadan Nan matsaloli na rashin tsaro saboda matsalar ta shafi bangarori da dama na kasar Nan.

Haka zalika, Alh. Nasuru Abdulrahaman yace, tsadar da takin zamani yayi ya taka muhimmiyar rawa wajen Hana mutanen da suke shigowa cikin jihar Kano domin yin siyayyar kayayyakin da suke bukata don yin amfani da shi a cikin rayuwarsu ta yau da kullum.

Yace akwai bukatar Gwamnatin tarayya ta karya farashin takin zamani Wanda a cikin Kashi dari na mutanen da suke a Arewacin kasar Nan wannan tsadar takin ta shafe su, inda ya shawarci dukkanin Gwamnatoci da masu ruwa da tsaki na kasa baki daya,da su taimakawa alumma wajen rage farashin takin zamani da manoma suke siya don amfani da shi.

Daga karshe ya yabawa alummar kasuwar masu hada Hadar kasuwancin katifu ta hanyar IBB da sauran yankungiyar masu sana’ar katifu musamman jagororin kasuwar bisa yadda suke ba da gudunmawa wajen ci gaban kasuwancin alumma da kare martabarsu.

Ibrahim sani Gama radio Nigeria pyramid

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda India wa ke sa rai da jawabin FM Modi a ranar ruwa ta India

Next Post

Bani Da Masaniyya Akan Komawar Gwamna Abba APC:- Kwankwaso

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gala Casino VIP Program – Exclusive Benefits Explained

April 21, 2025
Yanzu-yanzu, Ƙasar Burkina faso ta haramta Neman maza a faɗin ƙasar

Yanzu-yanzu, Ƙasar Burkina faso ta haramta Neman maza a faɗin ƙasar

September 2, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media